Hausa Songs

Hussaini Danko – So

Ina ma’abota jin wakokin hausa a yau fitaccen mawakin nan mai suna Hussaini Danko ya saki wata sabuwar wakarsa mai taken suna “SO“. Wannan waka kai daga jin sunanta kasan za’a fadi kalaman soyayya masu dadi.

Zaka iya sauraran wannan waka ko kuma kadanna Hussaini Danko – So Mp3 Download domin sauke ta acikin wayarka ta Android cikin sauki kuma kyauta.

Related Articles

Hussaini Danko – So Mp3 Download

Kasance da ArewaTalent.Com domin samun sabbin wakokin hausa ko kuma naija music dan samun nishadi a rayuwa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button