Hausa Songs
Hussaini Danko – Sakon Ruhi
Hussaini Danko – Sakon Ruhi
Hussaini Danko ya saki wata sabuwar wakar sa mai suna “Sakon Ruhi” itama wannan waka tana daya daga cikin sabon album dinsa mai suna “Zance Ep” na wannan shekara ta 2022.
Zaka iya sauraran wannan waka ko kuma kadanna Hussaini Danko – Sakon Ruhi domin sauke ta acikin wayarka ta Android cikin sauki kuma kyauta.
Kasance da ArewaTalent.Com domin samun sabbin wakokin hausa ko kuma labaran duniya domin samun nishadi a rayuwa.